Bakonmu A Yau

Tattaunawa da Imam Hussien bin Hycinth kan kyautata mu'amala bayan Ramadan

Informações:

Sinopsis

Yau al'ummar Musulmin Najeriya suka bi sahun takwarorinsu na duniya wajen gudanar da Sallar Eid el Fitr. Limamin Jami'ar Lagos, Imam Isma'il Musa ya yi kira ga 'yan Najeriya da su kasance cikin masu hakuri daga halin da suka samu kansu kamar yadda addini ya faɗakar.Bayan kammala hudubar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Imam Hussein bin Hycinth, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.